Listen

Description

Send us a text

An bukaci cibiyoyin watsa labaran Najeriya dasu zama masu kishin kasa da kwarewa wajen gudanar da ayyukan su don inganta hadin kai da cigaban kasa. 

 shin dagaske ne 'yan jarida a Najeriya basuda kishin kasa? 
wannan shine batun da shirin Njaeriya A yau zai maida hankali.