Listen

Description

Send us a text

Fiye da mako guda ke nan wasu sassan arewacin Najeriya suna fama da rashin wutar lantarki.

Hakan ya haddasa gagarumar matsala a rayuwar mutane da dama.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai duba irin halin matsi da mazauna yankin suka shiga sakamakon daukewar wutar lantarkin.