Listen

Description

Send us a text

Yan takarar gwamnan Jihar Katsina sun bayyana kudurorinsu kan matsalar tsaro, tattalin arziki da kiwon lafiya. 

Sun baje kolin manufofin nasu ne a  wani taron tattaunawa da kamfanin Media Trust ya shirya a jihar.

Shin kun san manufofin nasu? 

Saurari shirin Najeriya A Yau domin sanin inda aka kwana.