Listen

Description

Send us a text

Zaben shugaban kasar Najeriya da ya gabata da kuma bayyana wanda ya yi nasara ya bar baya da kura.

Wasu na ganin an yi magudi a zaben, don haka haka suke neman hakkinsu a gaban kuliya.

To me ’yan Najeriya suke tsammanin gani a zaben gwamnoni da ke tafe?