Listen

Description

Send us a text

Wani magidanci dan shekara 64 ya babbake ’ya’yan matarsa guda biyar a Jihar Ondo kudu maso Yammacin Najeriya.

Mene ne ya yi zafi har wannan magidanci ya yanke wannan danyen hukunci? 

Saurari shirin Najeriya A Yau domin samun karin bayani.