Listen

Description

Send us a text

An dan samu raguwar satar mutane a yankunan Arewacin Najeriya da ma sauran sassan kasar. 

Ko mene ne dalilin da satar mutane domin karbar kudin fansa ke dawowa a 'yan kwanakin nan? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da bayanai daga jihohi daban daban na Najeriya domin sanin halin da ake ciki