Listen

Description

A shekarar 2018, an sace ‘yan mata sama da 115 daga dakunan kwanansu a Dapchi. Wasu daga 'yan matan da suka je neman ilimi a makaratar da aka kwashesu sun biya farashi da rayukansu. A cikin wannan shiri na Birbishin Rikici, HumAngle ta bayar da labarin waɗannan da aka kashe da kuma firgicin da suka yi ta fama.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya:Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Isaac Oritogun, Umar Yandaki, Khadija Gidado

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida