Listen

Description

Yan gudun hijira a garin Rann da ke jihar Borno da ke Arewa maso gabashin Najeriya sun farka da karar wani jirgin yaki na shawagi a samansu. Ganinsa ya sanya suka nufi inda sojojin da aka ajiye a sansanin suke domin neman tsaro don kada a yi zargin yan ta’adda ne. Duk da haka, jirgin yakin ya harbe su da bam inda ya kashe mutane akalla 115.

Ko ya yaya lamarin ya faru?

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci: Anita Egboigbe

Muryoyin shiri: Kamal Dandare

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Abba Toko

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida