Look for any podcast host, guest or anyone

Listen

Description

Ragowar kuɗaɗen ayyukan jin kai ga ƴan gudun hijirar da ba su da mafita yana janyo shigarsu tsakiyar hatsarin hare-hare da ke faruwa idan sun fita gonaki don neman samun kudin siyan abinci. 

Daya daga cikin irin wadannan mutanen shine Hagola Biya, mahaifi ga yara 14 kuma mijin mata biyu.

Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuci: Murtala Abdullahi

Muryoyin shiri: Akila Jibrin

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida