Ragowar kuɗaɗen ayyukan jin kai ga ƴan gudun hijirar da ba su da mafita yana janyo shigarsu tsakiyar hatsarin hare-hare da ke faruwa idan sun fita gonaki don neman samun kudin siyan abinci.
Daya daga cikin irin wadannan mutanen shine Hagola Biya, mahaifi ga yara 14 kuma mijin mata biyu.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuci: Murtala Abdullahi
Muryoyin shiri: Akila Jibrin
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida