Listen

Description

Yeri Kambari, mai shekaru 40, ya bace ne a shekarar 2014 bayan da jami’an rundunar hadin gwiwa ta Civilian Task Force (CJTF) suka kama shi a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya. Bai shiga kungiyar ta'addanci ta Boko Haram ba. Babu wani abu da ke nuna ya cutar da kowa. Ya tafi gona ne kawai kuma ya kasance abin ya shafe shi. Ya Kodo Alli, yayarsa, ta tuna abubuwan da suka faru kamar sun faru kwanan nan. 

Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuci: Kunle Adebajo

Muryoyin Shiri: Usman Abba Zanna, Khadija Gidado

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: HumAngle Media