Hannatu ta samu kwanciyar hankali a matsayinta na malama a jihar Borno har sai da Boko Haram ta afka musu; An tilasta mata barin waccan rayuwar ne yayin da ta yi tattaki kimanin kilomita 300 don tserewa daga fushin maharan.
Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim
Marubuciya: Chigozie victor
Muryoyin shiri: Ruqayya Saeed
Fassara: Ruqayya Saeed
Edita: Aliyu DahiruĀ
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida