Listen

Description

Al’ummomin da ke karkashin karamar hukumar Chikun A Arewa maso Yammacin Najeriya, ba su da tsaro. A wasu kauyukan dake fadin karamar hukumar, gidajen da babu kowa a cikinsu sun zama ruwan dare gama gari. Yawancin wadannan al'ummomi a kullum 'yan ta'adda suna kaiwa hari da garkuwa da mutane da lalata dukiyoyi. Mazauna suna ci gaba da barin gidajensu zuwa wasu al'ummomi, amma har yaushe sabbin gidajensu za su kasance lafiya?

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Tracy-Allen Ezechukwu

Muryoyin shiri: Isaac Oritogun, Umar Yandaki, Hajara, Hawwa Bukar

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida