Listen

Description

Mata a sansanin ‘yan gudun hijira na Dalori II da ke jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya sun ce Jami’ai ' suna duba matsayin auren su ko rashinsa ne kafin su zaɓi wadanda zasu bawa kayan agaji.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Ruqayya Saeed, Khadija Gidado

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida