Listen

Description

Kusan shekaru goma ke nan da Hauwa ta bar garinsu na Gwoza, har zuwa yau ta kasance ‘yar gudun hijirar da ke fuskantar kuncin rayuwa da ba za ta iya jurewa ba a babban birnin tarayyar Najeriya.

Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Rukayya Saeed

Muryoyin Shiri: Khadija Gidado

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: HumAngle Media