Listen

Description

Tsakanin shekara 2014 da 2015, Falmata Abubakar  ta shiga wani yanayi mai matukar raɗaɗi. Wani soja da ya tsare mijinta shi ne ya ci gaba da cutar da ita.

Mai gabatarwa: Ruqayya Saeed

Marubuciya: Hauwa Shaffi Nuhu

Muryoyin shiri: Hawwa Bukar

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida