Listen

Description

Wasu daruruwa dauke da makamai sun kai hari garin Kagoro dake Kudancin Kaduna a daren ranar Lahadi, 20 ga watan Maris, 2022, inda suka dawo da safiyar ranar Litinin 21 ga watan, suka kashe mutane da dama tare da kona dukiyoyi duk da kasancewar sojoji.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya:Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Khadija Gidado, Hawwa Bukar, Umar Yandaki

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu DahiruĀ 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida