Listen

Description

A ranar Litinin, 2 ga watan Yuni, 2014, ‘yan kungiyar ta’addancin nan ta Boko Haram sun kashe kimanin mutane 400 a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno, a arewa maso gabashin Najeriya, a wani abin da a yanzu aka fi sani da kisan gilla a Gwoza. Amma akwai wadanda suka tsira kuma wannan shine labarinsu.

Mai gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Mahdi, Zubaida Baba Ibrahim,  Akila Jibrin

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida