Listen

Description

Mata a sansanin Malkohi da ke jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriya na fuskantar wani yanayi na musamman daga amfani da wuraren da ba su da tsafta a sansanin. 
Cututtukan farji, kaikayi da suke kira ‘cutar bayi’ na shafar rayuwarsu.

Mai gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Khadija Gidado, Zubaida Baba Ibrahim, Sabiqah Bello

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida