Mata a sansanin Malkohi da ke jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriya na fuskantar wani yanayi na musamman daga amfani da wuraren da ba su da tsafta a sansanin.
Cututtukan farji, kaikayi da suke kira ‘cutar bayi’ na shafar rayuwarsu.
Mai gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim
Muryoyin shiri: Khadija Gidado, Zubaida Baba Ibrahim, Sabiqah Bello
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida