Salamatu Buhari, mai shekaru 20, tana aiki a gonarta, tana da juna biyu, a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka mamaye kauyensu. Sai suka fara kashe mazaje suna yiwa mata fyade, ta ji sai ta ruga don ta kare kanta. A tsakiyar daji ta shiga naƙuda.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim
Muryoyin Shiri: Khadija Gidado
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: HumAngle Media