Ahmadu Aga ya tuna rayuwarsa a baya a garin Boboshe, al’ummar da ke tsakiyar Borno da shauki.
Yana daya daga cikin sama da mutane miliyan biyu da aka tilastawa barin garuruwansu zuwa wuraren da suka fi tsaro a Najeriya da kasashen makwabta na Chadi, Nijar da Kamaru.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuci: Murtala Abdullahi
Muryoyin Shiri: Akila Jibrin
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: HumAngle Media