Listen

Description

Ahmadu Aga ya tuna rayuwarsa a baya a garin Boboshe, al’ummar da ke tsakiyar Borno da shauki.

Yana daya daga cikin sama da mutane miliyan biyu da aka tilastawa barin garuruwansu zuwa wuraren da suka fi  tsaro a Najeriya da kasashen makwabta na Chadi, Nijar da Kamaru.

Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuci: Murtala Abdullahi

Muryoyin Shiri: Akila Jibrin

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: HumAngle Media