Listen

Description

Bana Usman, matashi ne dan shekara 17 da ya shiga hannun jami’an sojin Najeriya wadanda suka tsare shi ba a bisa ka’ida ba.

An ajiyeshi a sansanin sojojin Giwa na tsawon shekaru biyar kafin ya samu sa’ar fita.

Sai dai yanzu ba yaron da aka sani bane a baya, lafiyar Bana ta zamewa iyalinsa abun bakin ciki.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci: Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Abdulmalik Ahmad, Rukayya Sa’eed, Amira Jaafar

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Abba Toko

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida