Listen

Description

Yan Boko Haram ne suka sace Ummi da 'yan uwanta hudu a lokacin da suke debowa iyayensu itace. Bayan ta shafe kusan shekaru biyar a tsare, ita ce ’yar uwa daya tilo da ta tsira daga wannan mawuyacin hali.

Mai gabatarwa: Aliyu Dahiru Aliyu

Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Ruqayya Saeed, Khadija Gidado

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida