Yunkurin sauke Malam Ibrahim khalil daga kujerarsa ta shugabancin Majalisar Malamai ta Jihar Kano ya janyo cece-kuce a jihar Kano da ma Arewacin Najeriya baki daya.
Jama’a da dama sun zargi gwamantin jihar da hannu wurin tsige malamin.
Want to check another podcast?
Enter the RSS feed of a podcast, and see all of their public statistics.