podcast
details
.com
Print
Share
Look for any podcast host, guest or anyone
Search
Showing episodes and shows of
HumAngle
Shows
Birbishin Rikici
Shekaru Goma Sha Daya A Daure
Wannan shirin #BirbishinRikici ya ba da labarin Aisha, wacce kamar mijinta, sojojin Najeriya suka kama. Ta yi shekara 11 tana a tsare ba tare da jin ko ganin ’ya’yanta da al’umma ba. Yanzu ta sami 'yanci, tana gwagwarmayar sake shiga cikin al'umma.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Sabiqah BelloMuryoyin Shiri: Sabiqah BelloFassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Alamin UmarBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2025-02-01
06 min
Birbishin Rikici
Rashin Mahaifiya Yayin Rikici
Pwajeldi Lazarus ‘yar shekara 19 ta rasa mahaifiyarta sakamakon rikicin manoma da makiyaya a Numan da ke arewa maso gabashin Najeriya. Wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI ya ba da labarin rabuwar Pwajeldi da mahaifiyarta. Yayin da take rayuwa tare da raɗaɗin harin, tana kuma baƙin cikin rasa wacce hankalin ta yafi kwanciya da.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Sabiqah BelloMuryoyin Shiri: Sabiqah BelloFassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2025-01-18
05 min
Birbishin Rikici
Rayuwar Manomiya A Arewa Maso Yammacin Najeriya
Mata a Arewa maso yammacin Najeriya sun dena zuwa gona domin ciyar da iyalinsu. Wannan ya faru ne saboda yan ta’adda na zuwa su yi musu fashi kuma su kashe wasu. Sakamakon haka ya janyo ba su da abin dogaro wajen ciyar da iyalinsu a yanzu.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuci: Abubakar GumiMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu DahiruFurodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-12-14
05 min
Birbishin Rikici
Mijinta Yana Son Ta Bishi Sambisa
Tare da goyon bayan @pulitzercenter, wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI ya duba labarin wata mata da ta auri wani dan kungiyar #BokoHaram Wanda yanzu aka ma gyaran hali, da kuma yadda abin da ya faru a baya ke shiga tsakani halin da suke ciki a yanzu a yankin da aka sake tsugunar da su a jihar Borno.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Hauwa Shaffii NuhuMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony Asemota...
2024-11-09
05 min
Birbishin Rikici
Kubuta Daga Harin Yan Ambazonia
A watan Disambar 2023, wasu da ake zargin mayakan Ambazoniya ne suka kai hari kan al'ummar Belegete a Cross River, Kudu-maso-Kuducin Najeriya, wani ƙauye mai iyaka kusa da Kamaru.A cikin wannan shirin na #BirbishinRikici, za mu ba da labarin Elizabeth, mahaifiyar 'ya'ya shida, wacce ta tsere daga harin kuma ta sami mafaka a wani wurin kiwon dabbobi da ke kusa.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaB...
2024-10-19
05 min
Birbishin Rikici
Rayuwar Shekara Takwas Da Yaya Hudu A Hannun Boko Haram
A cikin shirin #BirbishinRikici, za mu kawo muku labarin Aisha, wacce aka yi garkuwa da ita tana da shekaru sha takwas, aka yi mata auren dole da wani dan Boko Haram. Bayan shekaru takwas, ta tsere a matsayin mahaifiyar 'ya'ya hudu. Yanzu, tana bin burinta da kwato 'yancinta.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-09-07
06 min
Birbishin Rikici
Bayan Kubutar Amaryar Da Yan Garkuwa Suka Yi Wa Fyade
A shirin #BirbishinRikici na yau, muna ba da labarin Hauwa Abbagana, wata budurwar amarya da aka sace. Bayan tserewa daga zaman talala, ta dawo gida ciki da ɗan wanda ya zalunce ta, cikin fargabar kyama da ƙi da za ta iya fuskanta.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija Gidado, Samir Sheriff Fassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-08-17
06 min
Birbishin Rikici
Kisan Kiyashi A Ranar Kirsamati
Babu wanda ya ga hakan yana zuwa, yayin da mutanen kauyen suka shirya kansu domin murnar bukukuwan, ‘yan bindiga na kan hanyarsu ta zuwa yanka su. An kai wa kananan hukumomi uku hari a jihar Filato a Najeriya, inda aka kashe mutane kusan 195 da kuma abubuwan tunawa da mutane suka yi a kusa da gidajensu.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija Gidado, Hajara Ibrahim, Akila Jibrin Fassara: Rukayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-07-06
06 min
Birbishin Rikici
An Kone Musu Gida, An Kone Duk Burikansu
A shiri na yau, zamu ba da labarin Rukayya Saidu, wata uwa mai yara biyu da aka kona gidanta a Kaku, amma tana sake gina rayuwarta yanzu a Kajuru, Arewa maso Yammacin Najeriya.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija Gidado Fassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-06-08
03 min
Birbishin Rikici
Yadda Ake Yi Wa Yan Kabilu Kudin Goro A Arewa Maso Yammacin Najeriya
A yau za mu ji labarin Umar, wani Bafulatani da ya sha fama da hare-haren ta’addanci a kauyensu, sannan ya ga al’ummar da yake zaune a cikinsa sun juya masa baya ba gaira ba dalili sai asalinsa. Umar, kamar sauran jama’a, ya kasance wanda aka zalunta dan kabilanci. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Akila JibrinFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-05-04
04 min
Birbishin Rikici
Rayuwa Tare Da Warin Gawa
A lokacin da ake fama da hare-haren Boko Haram a Najeriya, an samu asarar rayuka da dama. Binciken HumAngle ya gano cewa ana jibge gawarwaki da dama da ba a san ko su waye ba a asibitin kwararru na jihar Borno. Kusa da asibitin al’ummar Hausari ne, kuma suna da koke-kokensu. Muryoyin Shiri: Akila Jibrin, Samir Sherrif, Aliyu DahiruFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-04-13
05 min
Birbishin Rikici
Rashin Matsuguni
Wani magidanci mai suna David Jafaru mai shekaru 35 yana zaune ne a Kaduna, yana sana’ar tuka babur ne a lokacin da ya yi hatsari ya karya kafarsa. Hakan ya tilasta masa komawa gida a garin Dogon Noma don jinya. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Akila JibrinFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-03-09
05 min
Birbishin Rikici
Ƙaramar Uwa Mai Jin-Ƙai
Maryam Adam, mace mai tsananin rashin son kai ta dauki matsayin uwa da uba tun tana karama.An tilasta mata zama uwa tana da shekaru 13, an tilasta mata barin makaranta, ta gudu daga tashin hankali, kuma ta koma gudun hijira. Da duk abin da ta shiga, ta kuduri aniyar baiwa 'ya'yanta rayuwa mai inganci.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-02-03
04 min
Birbishin Rikici
Kwana 105 A Hannun Masu Garkuwa
Kwanaki 105 Bilyaminu yana hannun masu garkuwa da mutane. A lokacin, iyalinsa sun yi duk abin da za su iya don tara kudin fansa da suka nema, ciki har da sanya gidajensu da gonakinsu don sayarwa. Amma hakan ya kasance da wahala sosai saboda manufar sake fasalin Naira ta Najeriya a wancan lokacin. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Akila JibrinFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2024-01-06
05 min
Birbishin Rikici
Kwana 40 A Hannun Garkuwa
Wannan shiri na #BirbishinRikici ya koma ne a lokacin da Najeriya ke fama da matsalar kudi inda a wani yunkuri na dakile tallafin ayyukan ta'addanci, babban bankin Najeriya ya bullo da sabbin tsare-tsare. Muna nazarin nasarorin manufofin yayin da wadanda suka tsira kamar Maimuna suka kwashe kwanaki a tsare har sai an biya kudin fansa. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-12-31
05 min
Birbishin Rikici
Tana Tsaka Da Gudu Ta Haihu!
Salamatu Buhari, mai shekaru 20, tana aiki a gonarta, tana da juna biyu, a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka mamaye kauyensu. Sai suka fara kashe mazaje suna yiwa mata fyade, ta ji sai ta ruga don ta kare kanta. A tsakiyar daji ta shiga naƙuda. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Zubaida Baba IbrahimMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-12-23
04 min
The Crisis Room
Update On The Humanitarian Crisis In Sudan
On #TheCrisisRoom today, we're joined by Mahdi Garba, a humanitarian reporter at HumAngle, who provides updates on the ongoing crisis in Sudan. Production Team: Sabiqah Bello, Mardi Garba, Usman Abba Zanna Executive Producer: Ahmad Salkida For more stories, visit humanglemedia.com.
2023-11-28
14 min
Birbishin Rikici
Wasikar Bakin Ciki Daga Wacce Aka Yi Garkuwa Da Ita
An sace Lilian Daniel, ‘yar shekara 20 daliba a Jami’ar Maiduguri a shekarar 2020 a lokacin da take komawa makaranta daga Jos a arewa ta tsakiyar Najeriya. Har yau babu wata magana kai tsaye daga gare ta. Wasiƙar baƙin ciki ɗaya kaɗai daga bauta. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Hauwa Shaffi NuhuMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-11-25
05 min
Birbishin Rikici
Abin Da Ya Faru A Gidajen Ma'aikata A Lokacin Kisan Kiyashi A Buni Yadi
A ranar 25 ga Fabrairu shekarar 2014, 'yan ta'addar Boko Haram sun kai hari a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Buni Yadi a Arewa maso Gabashin Najeriya. Sun kashe akalla ’yan makaranta matasa 29 a lokacin da suke kwana a dakunan kwanansu tare da kona dukkan gine-gine tun daga dakunan kwanan dalibai har zuwa ajujuwa. Sai masallacin ya tsira. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Hauwa Shaffi NuhuMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-11-11
05 min
Birbishin Rikici
Gudun Tsira
Labarin Jummai da aka yi garkuwa da ita ya nuna wa daruruwan wasu mata da ake sacewa daga gidajensu, dakunan kwanan su, filayen gonaki, ko kuma lokacin da suke tafiya a yankuna da dama na arewa maso gabas. Saurari labarin juriya da jarumtaka da tayi akan wadanda sukayi garkuwa da ita.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuci: Ahmad SalkidaMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-10-28
03 min
Birbishin Rikici
Wata Rayuwa!
Ahmadu Aga ya tuna rayuwarsa a baya a garin Boboshe, al’ummar da ke tsakiyar Borno da shauki.Yana daya daga cikin sama da mutane miliyan biyu da aka tilastawa barin garuruwansu zuwa wuraren da suka fi tsaro a Najeriya da kasashen makwabta na Chadi, Nijar da Kamaru.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuci: Murtala AbdullahiMuryoyin Shiri: Akila JibrinFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-10-22
05 min
Birbishin Rikici
A Najeriya Aka Siyar Da Shi Kamar Wani Bawa
Aminu manomi ne a Daki Takwas, wani gari da ke Arewacin Najeriya. Amma ya kasa zuwa gonarsa saboda yawaitar sace mutane da ake da yaki karewa. Don haka rayuwa ta yi masa tsauri. Mun bibibiyi labarin Aminu, wanda dalibi ne da ya dogara da aikin gona don biyan kudin makaranta. Anma wuyar aikin a yanzu saboda tashin hankali ta janyo masa abin da ba zai manta ba. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Aisha Tijjani JiddaMuryoyin Shiri: Sameer SherrifFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furod...
2023-10-14
04 min
Birbishin Rikici
Shi Ya Yi Mata Fyade Kuma Yake Tsokanarta Akai
Wataƙila mutanen da suka rasa matsugunansu sun riga sun yi asara mai yawa saboda tashe-tashen hankula a arewa maso gabashin Najeriya, ‘yan uwansu, gidajensu, rayuwarsu, hankalinsu… Ta hanyar abubuwan da Hauwa, 14, da Adama, 22, za mu ga yadda yake da wuya a sami adalci ga wadanda aka yi wa fyade da kuma yadda rayuwarsu ta canza ba tare da jin dadi ba bayan cin zarafi.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Aisha Tijjani JiddaMuryoyin Shiri: Khadija Gidado, Sabiqah Abdul-Ghaniy, Hauwa Abubakar SalehFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodu...
2023-10-07
06 min
Birbishin Rikici
Rashin Miji da Rashin Matsuguni A Lokacin Rikici
Kusan shekaru goma ke nan da Hauwa ta bar garinsu na Gwoza, har zuwa yau ta kasance ‘yar gudun hijirar da ke fuskantar kuncin rayuwa da ba za ta iya jurewa ba a babban birnin tarayyar Najeriya.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-09-30
03 min
Birbishin Rikici
Ganin Kisan Kiyashi A Buni Yadi
A wannan jerin da yake kunshe da labaran kisan Kiyashi na Buni Yadi, za mu ji daga bakin wani ma’aikaci akan halin da aka shiga kafin a kawo harin da kuma bayan harin. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Hauwa Shafii NuhuFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-09-24
05 min
Birbishin Rikici
Kisan Kiyashi A Buni Yadi: Wasu Yan Mata Da Ba A Tabata Ba
A wannan labarin na kisan kiyashin da aka yi a Buni Yadi, za mu ji daga bakin daya daga cikin yan matan wadanda yan ta'addan ba su yi musu komai ba. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuci: Hauwa Shafii NuhuMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-09-16
04 min
Birbishin Rikici
Wadanda Suka Ɓata Da Waɗanda Ke Nemansu
Gibin da bacewar mutane ya samar a Arewa Maso Gabashin Najeriya ba karami ba ne. Wadansu giɓɓan manya ne da suka shanye mutane da yawa kuma suka jefasu rayuwar kunci. Saurari muryoyin yan uwan wadanda suka bata da kuma radadin da suke ciki. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuci: Kunle AdebajoMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-09-11
06 min
Birbishin Rikici
Ranar Fargaba
Mansura Zubairu, Naja'atu Muhammad, da Khadijat Aminu na daga cikin daliban da suka yi sa'a. Da kyar suka tsallake rijiya da baya a lokacin da 'yan ta'adda suka kai hari a Kwalejin Gwamnatin Tarayya (FGC) a Birnin Yauri, a watan Yunin 2021. Har yanzu suna tunawa da ranar ta'addanci da ba a saba gani ba.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija Gidado, Hauwa Saleh, Sabiqah Abdul-GhaniyFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mash...
2023-08-26
05 min
Birbishin Rikici
Rashin Matsuguni Agun Matar Dan Gudun Hijira
A shekarar 2014, Furaira da danginta sun gudu daga gidansu da ke Gwoza a Arewa maso Gabashin Najeriya zuwa Girei da ke makwabtaka da Adamawa. Bayan shekara guda ta daidaita da sabon yanayi, mijinta ya yanke shawarar yin ƙaura don ya sami aiki mai kyau. Amma yau shekara bakwai kenan bai dawo ba ko aika tallafin kudi ba.Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuciya: Rukayya SaeedMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumA...
2023-08-12
03 min
Birbishin Rikici
Daga Gona Zuwa Kurkuku
Yeri Kambari, mai shekaru 40, ya bace ne a shekarar 2014 bayan da jami’an rundunar hadin gwiwa ta Civilian Task Force (CJTF) suka kama shi a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya. Bai shiga kungiyar ta'addanci ta Boko Haram ba. Babu wani abu da ke nuna ya cutar da kowa. Ya tafi gona ne kawai kuma ya kasance abin ya shafe shi. Ya Kodo Alli, yayarsa, ta tuna abubuwan da suka faru kamar sun faru kwanan nan. Mai Gabatarwa: Rukayya SaeedMarubuci: Kunle AdebajoMuryoyin Shiri: Usman Abba Zanna, Khadija GidadoFassara: Rukayya Sae...
2023-07-22
03 min
Birbishin Rikici
Neman Tsira
Ga mutanen da suka rasa muhallansu daga tashe tashen hankula a arewa maso gabas, damarsu ta tsira ta kasance ne wajen zabar ko su zauna a gidajensu ko kuma su fice. Yayin da tserewar Mary Oyuba tayi nasara, wasu da yawa ba su yi sa'a ba. Marubuciya: Zubaida Baba IbrahimMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-07-15
03 min
Birbishin Rikici
Yan Gudun Hijira Masu Kai Kudin Fansa
A cikin wannan shirin namu na Birbishin Rikici , za mu saurari labarin wani matashin dan gudun hijira a Maiduguri da ke Arewa maso Gabashin Najeriya, wanda ‘yan ta’adda suka yi garkuwa da shi kwanan nan, da kuma labarin wata mata da aka yi amfani da ita wajen kai kudin fansa. Marubuciya: Hauwa Shaffi NuhuMuryoyin Shiri: Mahdi Garba, Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-07-08
06 min
Birbishin Rikici
Yakin Da Ya Tafi Da Komai
Labarin Yagana Mamanaye na rashi ne mai ban mamaki. Kamar miliyoyin mutane a arewa maso gabashin Najeriya, za ta iya raba rayuwarta kashi biyu cikin sauki. Kafin tashin hankalin Boko Haram na 2009 da kuma bayan sa. Amma ba kamar yawancin mutane ba, a gare ta, yakin ba wai kawai ya ɗauki wannan ko wancan masoyin bane, - ya ɗauke duk abin da take da shi. Marubuciya: Kunle AdebajoMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban...
2023-07-01
06 min
Birbishin Rikici
Labaran Komawa Gidan
Wata mata ‘yar shekara 40, ta bayyana irin gwagwarmayar da ake fama da ita a kullum na samun kayan agaji a sansanin ‘yan gudun hijirar, yadda ba a ciyar da su tsawon shekara guda ba, kuma suna karbar bashi domin su biya bukatunsu. Marubuciya: Hawwa Bukar MohammadMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-06-24
02 min
Birbishin Rikici
Ciwon Zama Dan Gudun Hijira A Inda Yaki Ya Wargaza
Tun lokacin da aka fara rikicin Boko Haram a Arewa maso Gabashin Najeriya, rayuka da yawa sunyi muni ga miliyoyin mutane. Yakura Kumshe na daya daga cikin wadannan mutanen.Mun tambaye ta yadda take ji game da yadda al’amura suka sauya cikin sauri, tun daga ranar a Kumshe lokacin da ita da danginta suka san cewa dole ne su gudu zuwa Maiduguri. Tayi magana mei tsawo.Marubuciya: Hauwa Shaffi NuhuMuryoyin Shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furod...
2023-05-27
03 min
Birbishin Rikici
Tun Da Aka Kama Mamio Ba A San Inda Yake Ba!
Shekaru goma da suka gabata, yayin da rikicin Boko Haram ya yi kamari a Maiduguri, harkokin kasuwanci sun koma baya. Don haka, Alhaji Modu ya yanke shawarar tafiya zuwa birnin Legas da ke kudancin Najeriya, tare da fatan sayar da amfanin gonan sa. Bayan shekara goma, har yanzu bai dawo ba. Marubuci: Kunle AdebajoMuryoyin shiri: Khadija GidadoFassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anthony AsemotaBabban Mashiryi: HumAngle Media
2023-05-20
05 min
Vestiges Of Violence
Genderizing Conflict Reporting In Africa - A HumAngle Special Podcast Edition
Last month, HumAngle Foundation brought together three distinguished women journalists to discuss the need to genderise conflict reporting. Listen to a compressed version of that chat in this special podcast episode.
2023-05-04
24 min
Vestiges Of Violence
Celebrating 100
In 100 episodes of Vestiges of violence, HumAngle has brought attention to the plight of victims of war and displaced people. Listeners have donated generously to people featured in many of the podcasts.
2023-02-24
10 min
Vestiges Of Violence
Mocked By Her Rapist
Displaced people may have already lost far too much to the violence in northeastern Nigeria, their loved ones, their homes, their livelihoods, their sanity … but that doesn’t immune them from the schemings of sexual predators. Through the experiences of Hauwa, 14, and Adama, 22, we see how difficult it is to get justice for rape victims and how their lives change joylessly after their abuse.This episode of Vestiges of Violence was produced with support from the MacArthur Foundation.The story was reported by Aisha Tijanni Jidda, a 2023 HumAngle Accountability Fellow and edited by Kunl...
2023-02-03
07 min
Vestiges Of Violence
The Missing And Those Who Miss Them
The latest and most comprehensive count of missing people in Nigeria’s Northeast says they number at least 25,000. This is according to the International Committee of the Red Cross (ICRC). HumAngle’s independent data collection exercise across several local government areas in Borno State has also documented thousands of cases. In this episode of Vestiges of Violence, we bring you the voices of the victims’ loved ones – most of them from Bama. They share their sorrows, concerns, fears, and hopes.This episode of Vestiges of Violence was produced with support from the Open Society Initiative for West Africa.
2022-12-30
06 min
Birbishin Rikici
Akan Zuwa Makaranta Rayuwarsu Ta Salwanta!
A shekarar 2018, an sace ‘yan mata sama da 115 daga dakunan kwanansu a Dapchi. Wasu daga 'yan matan da suka je neman ilimi a makaratar da aka kwashesu sun biya farashi da rayukansu. A cikin wannan shiri na Birbishin Rikici, HumAngle ta bayar da labarin waɗannan da aka kashe da kuma firgicin da suka yi ta fama.Mai gabatarwa: Zubaida Baba IbrahimMarubuciya:Zubaida Baba IbrahimMuryoyin shiri: Isaac Oritogun, Umar Yandaki, Khadija GidadoFassara: Ruqayya SaeedEdita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija GidadoBabban Furodusa: Anth...
2022-12-03
06 min
Vestiges Of Violence
The Escape
A humanitarian worker by the name Inuwa shared an incredible story of survival after she was abducted and kept in captivity for 18 months by a brutal terrorist organization in the Lake Chad basin. According to Jummai in an exclusive interview with HumAngle Abdulkareem Haruna in Maiduguri, it started when terrorists flagged the commercial vehicle she was alongside other commuters on the Maiduguri-Damaturu highway. That was the beginning of a journey to captivity that would last for 545 days for Jummai. Hosted by Hameeda Buhari.Reported by Abdulkareem Haruna.Podcast scriptwriter: Ahmad Salkida. P...
2022-11-11
03 min
Vestiges Of Violence
Special Episode
On Ep. 79 of HumAngle’s Vestiges of Violence podcast, we discuss our coverage of the insurgency in Nigeria’s northeast, the impact it’s had on our reporters, and the journey so far for the subjects of our stories. @WaasiShaffii and @zvbaida discuss with @Hameeda_xoProduced by Anthony AsemotaMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad SalkidaFor more stories, visit humanglemedia.com. Connect with us on Twitter, Instagram, Facebook, and LinkedIn.Follow this link to listen to our weekly episode of The Crisis Room podcast.https...
2022-09-30
21 min
Vestiges Of Violence
Because They Went To School, They Paid With Their Lives
In 2018, over 115 young girls were abducted from their dormitories in Dapchi. Many of the young girls who sought out education paid the price with their lives. In this episode of VOV, HumAngle tells the stories of these victims and the horrors they had to deal with.Host: Hameeda BuhariWritten by Zubaida Baba Ibrahim, Reported Nathaniel Bivan and Edited by Kunle AdebajoProduced by Attahiru JibrinVoice Acting by : Isaac Oritogun, Kunle Adebajo and Hawwa BukarMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad Salkida
2022-04-08
06 min
Vestiges Of Violence
Children wear the scars of violence after Zaria massacre
Children of members of the Islamic Movement of Nigeria (IMN) who were killed by soldiers who attacked the residence of Ibrahim El-Zakzaky still bear the scars of the massacre, years after the onslaught occurred. In this episode, we look at the psychological battles and horrors these children are forced to go through after witnessing the death of their loved ones.Host: Hameeda BuhariReported by Adejumo Kabir, Written by Tracy-Allen Ezechukwu, and Edited by Adejumo KabirProduced by Attahiru JibrinVoice Acting by : Rahma Jibrin, Chigozie Benedicta, Hauwa...
2022-03-11
06 min
Vestiges Of Violence
What Happens When War Feels Safer Than Hunger?
In Maiduguri, Borno State capital, there has been a significant drop in the amount of aid IDP camps receive. Amidst severe hunger, insecurity, and sexual harrasment, many IDPs now prefer to return to their host communities, however unsafe it may be.Host: Hameeda BuhariReported by AbdulKareem Haruna and Written by Tracy-Allen Ezechukwu, Edited by Kunle AdebajoProduced by Attahiru JibrinVoice Acting by Zubaida Baba Ibrahim, Hauwa Shaffi Nuhu & Hafsah MatazuMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad SalkidaRead...
2022-03-08
05 min
Vestiges Of Violence
Families Struggle To Pick Their Pieces After Massacre
Between Dec. 12 and 14, 2015, the Nigerian military unleashed an attack on members of the Islamic Movement of Nigeria in Zaria. When the incidents occurred, the military claimed that the Shia Muslims attempted to assassinate former Chief of Army Staff, Tukur Buratai. Many years later, families still suffer the aftermath of the massacre.Host: Hameeda BuhariReported by Adejumo Kabir, Written by Tracy-Allen Ezechukwu, and Edited by Adejumo Kabir.Produced by Attahiru JibrinVoice Acting by Rukayya Said, Khadija Gidado, Attahiru Jibrin and Akila Jibrin. Multimedia Editor: Anthony Asemota
2022-03-08
05 min
Vestiges Of Violence
Resettled? Or Displaced Yet Again
The Borno State government has been committed to relocating IDPs from the refugee camps to new resettlement sites or their local government areas. Despite promises of safety and sustenance, the resettlement programme has been met with a lot of challenges. Now, it seems IDPs have to face another kind of displacement.Host: Hameeda BuhariReported and Written by Kunle Adebajo, and Edited by Tracy-Allen Ezechukwu.Produced by Attahiru JibrinVoice Acting by Kunle Adebajo. Multimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad Salkida
2022-02-18
07 min
Vestiges Of Violence
What’s A Home Compared To Safety?
Communities under Chikun LGA, Northwest Nigeria, are no longer safe. In some settlements across the LGA, empty houses have become a common sight. Many of these communities are constantly attacked by terrorists who kidnap, kill, and destroy properties. Residents continue to leave their homes for other communities, but for how long will their new homes remain safe?Host: Hameeda BuhariReported by Nathaniel Bivan, Written byTracy-Allen Ezechukwu, and Edited by Kunle Adebajo.Produced by Attahiru JibrinVoice Acting by Isaac Oritogun, Chigozie Victor, Zubaida Baba Ibrahim, Muhammed Akinyemi. Multimedia E...
2022-02-11
06 min
Vestiges Of Violence
One Terror Victim’s Relentless Pursuit Of Education
For Zarah, Bama is a community that is both home and a living nightmare. Once a thriving commercial town in Borno State, Bama has become a shadow of itself after consistent attacks by terrorists for over ten years. Despite escaping abduction and multiple abuse from terrorist groups, circumstance forces this young woman to return to a town that has only left her with sorrow and shattered dreams.Host: Hameeda BuhariReported by Abdulkareem Haruna, Written by Tracy-Allen Ezechukwu, and Edited by Kunle Adebajo.Produced by Attahiru JibrinVoice Acting by Zara...
2022-02-04
06 min
Vestiges Of Violence
Christmas In Captivity
Dec 21, 2021 is a day many in the Unguwan Gwari community in Kaduna will never forget. More than 20 of its inhabitants have been carted away by ransom seeking terrorists. The nightmarish ordeal extends through the holiday period from Christmas to New Years, leaving family members worried and hopeless, as they scramble to meet the bandits’ demands. What happens next will change the fate of this community forever.Host: Hameeda BuhariReported by Nathaniel Bivan, Written by Aduke Babalola, and Edited by Tracy-Allen Ezechukwu.Produced by Attahiru JibrinVoice Acting by...
2022-01-28
06 min
Vestiges Of Violence
From A Harrowing Detention Cell To An Unfamiliar Home
Baana Alhaji Ali’s life has been turned upside down by a six year long detention.Under baseless accusations of being a terrorist, he endures the tortures of Giwa Barracks, while his wife campaigns tirelessly for his release. However, his regained freedom comes at the expense of the home he has always known.Host: Hameeda BuhariWritten by Hauwa Shaffii Nuhu and edited by Aduke BabalolaProduced by Attahiru JibrinVoice Actors: Attahiru Jibrin & Rukayya SaeedMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad SalkidaRead th...
2022-01-21
06 min
Vestiges Of Violence
Living With An Infectious Souvenir From Detention
Adam Modu’s release by the Nigerian military should have been nothing but good news to his waiting wife and mother. But with an infectious disease contracted during detention still afflicting him, he has become a sort of liability to his already impoverished family.Hosted by: Hameeda BuhariIt was reported and scripted by 'Kunle Adebayo, and edited by Anita Eboigbe.Produced by Attahiru JibrinVoice acting by: Aliyu Dahiru, Zara SalkidaMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad SalkidaRead the st...
2022-01-14
06 min
Birbishin Rikici
Soyayya A Lokacin Yaki
Birbishin Rikici shiri ne da zai dinga zuwar muku a kowane mako don sauraron labaran wadanda rikici da tashin hankali suka shafa, daga nan HumAngle tare da ni Zubaida Baba Ibrahim.
2021-11-13
06 min
The Crisis Room
Kaduna Train Attack Spotlights Risks Of Moving Through Nigeria's Ungoverned spaces
Traveling by train was considered one of the safest transportation means in Northern Nigeria which has been inundated by various forms of insecurities. Up until a week ago when a train travelling between Abuja-Kaduna was attacked by terrorists. This recent attack poses a new security risk for individuals and organizations commuting through ungoverned spaces.Hosted by Mariam Mustapha and Murtala AbdullahiReported by Murtala Abdullahi and Kunle AdebajoProduction Team: Abba Toko, Anthony Asemota, and Anita Eboigbe. The Executive Producer is Ahmad Salkida.For more stories, visit humanglemedia.com. C...
2021-11-02
08 min
Vestiges Of Violence
Paying Cash For Life In Northwest Nigeria
Paying cash for your life to be spared by terrorists, known locally as bandits, has become more rampant in Sokoto state, Northwest Nigeria. Abubakar Sanusi, a 22 year old recounts his experience, unfortunately, the same cannot be said for his friend, Farouq.Hosted by: Hameeda BuhariWritten by: Abiodun Jamiu and Edited by Anita EboigbeProduced by: Abba TokoVoice acting by: Aliyu Dahiru Aliyu, Muhammed Akinyemi and Abba TokoMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad SalkidaFor more stories, visit humanglemedia.com. Connect with us...
2021-10-29
06 min
The Crisis Room
Northeast Nigeria: Returnee IDPs Face Hunger, More Threats
IDPs who resettled in Gwoza, Northeast Nigeria, years ago are glad to be back in their ancestral home. But they feel even more helpless. Terror attacks prevent them from making a living from their farmlands, and they say the military personnel assigned to protect them aren’t doing enough. Hosted by Mariam Mustapha and Murtala AbdullahiReported by Murtala Abdullahi and Kunle AdebajoProduction Team: Abba Toko, Anthony Asemota, and Anita Eboigbe. The Executive Producer is Ahmad Salkida.For more stories, visit humanglemedia.com. Connect with us on Twitter, Inst...
2021-10-26
08 min
Vestiges Of Violence
#ENDSARS: Families Of Deceased Cope With Pain Of Delayed Justice
The #EndSARS protests were triggered by grievances arising from years of harassment and rights violations by operatives of the police’s Special Anti-Robbery Squad (SARS).For weeks in October 2020, many Nigerian youths took to the streets to protest extra-judicial killings and other irregularities by the police unit. Many lost their lives and have still not gotten the justice needed for closure.Hosted by: Hameeda BuhariScripted by: Adejumo Kabir and Edited by Anita EboigbeProduced by: Abba TokoVoice acting by: Chigozie Victor, Hauwa Shafii and Abba Toko...
2021-10-22
08 min
The Crisis Room
Triple Risk Of Conflict, Climate And Humanitarian Crisis In Lake Chad
Tens of thousands of Nigerians have fled their homes into neighboring countries due to the violence started in 2009 by Boko Haram. With the growing risk of Climate change and the ever-present Conflict and Humanitarian Crisis, we analyze the multifaceted challenges faced in the Lake Chad region.Hosted by Mariam Mustapha and Murtala AbdullahiReported by Murtala Abdullahi and 'Kunle AdebajoProduction Team: Abba Toko, Anthony Asemota, and Anita Eboigbe. The Executive Producer is Ahmad Salkida.For more stories, visit humanglemedia.com. Connect with us on Twitter, Instagram, Facebook, and L...
2021-10-19
04 min
Vestiges Of Violence
Northwest’s IDPs Moving From Danger To Distress
The activities of terrorists in various parts of Zamfara State, Northwest Nigeria, where the contemporary problem of banditry first reared its head, have rendered the communities inhabitable. But as the Internally Displaced People (IDPs) migrate to safer places, they battle new challenges such as the loss of livelihoods, difficult living conditions, hunger, and the inability of their children to continue schooling.FEATURED REPORT: Displaced By ‘Bandits’ (5): The Different Shades Of Zamfara’s Humanitarian TragedyHosted by: Hameeda BuhariScripted by: ‘Kunle Adebajo and Edited by Anita EboigbeProduced by: Abba Tok...
2021-10-15
06 min
The Crisis Room
Southeast Nigeria: The Many Layers Of Violence In The Region
51 years after the end of the brutal civil war between federal troops and soldiers of the breakaway state of Biafra, Southeast Nigeria has recently been hit with a wave of violence from the targeting of security officials to civilians across the region by elements affiliated with the proscribed Indigenous People Of Biafra (IPOB). In this episode, we analyse the different layers to these attacks and the people affected by it. Hosted by Mariam Mustapha and Murtala AbdullahiAdditional voice: Adejumo KabirReporter: Adejumo KabirProduction Team: Abba Toko, Anthony As...
2021-10-12
08 min
Vestiges Of Violence
Displaced In The Northwest And Desperate For Help
Displaced by terrorists and abandoned by the Government, Ahmadu Tella, Muhammed Lawal and Binta have found an unusual support system in the philanthropist, Mangal.Hosted by: Hameeda BuhariScripted by: ‘Kunle Adebajo and Edited by Anita EboigbeProduced by: Abba TokoVoice acting by: Aliyu Dahiru Aliyu, Murtala Abdullahi and Zubaida Baba IbrahimMultimedia Editor: Anthony AsemotaExecutive producer: Ahmad SalkidaFor more stories, visit humanglemedia.com. Connect with us on Twitter, Instagram, Facebook, and LinkedIn.Follow this link to listen to our we...
2021-10-08
06 min
The Crisis Room
Insecurity: Telecoms Shutdown Impact In Zamfara
Zamfara state, Northwest Nigeria, has had a telecommunications blackout to crack down on terrorists. But this is having adverse effects on residents.Hosted by Maryam Mustapha and Murtala AbdullahiAdditional voice: Aliyu Dahiru AliyuReporter: Murtala Abdullahi and Aliyu Dahiru AliyuProduction Team: Abba Toko, Anita Eboigbe, and Osato Edokpayi. The Executive Producer is Ahmad Salkida.For more stories, visit humanglemedia.com. Connect with us on Twitter, Instagram, Facebook, and LinkedIn.Follow this link to listen to the Vestiges Of Violence podcast.
2021-10-05
05 min